Sojan Amurka sun shirya wa rugujewar Nijeriya
In ji wata mujalla a Amurka
Akwai kwararan alamu da ke nuna cewa Amerika tana shirye-shirye tarbar yiwuwar wargajewar kasar nan daga abubuwan da suke faruwa tun a ’yan shekarun nan.
Wadannan alamu sun fito ne a wani bayani da wata mujalla da ake kira NEWSRESCUE a Amerika ta wallafa a shafinta na intanet www.newsrescue.com , inda aka yi bayanin wata makala da Daraktan AllAfrica Global Media, Mista Daniel Volman, ya gabatar a taron kara wa juna sani da AFRICOM ta shirya a Fort McNair na Amurka.
Ci Gaban Jawabin
Tweet
Mutumin da ake zargi da kai hari a wani Coci da ke Garin Madalla, Suleja ranar Kirsimeti, kuma aka ba da sanarwar cafke shi ranar Asanar da ta gabata, mai suna Kabiru Sakkwato, a halin yanzu dai ya tsere daga hannun ’ya sandan dake tsare da shi. Wanda kuma wannan ya sa hukumar ’yan sandan ta kasa ta dakatar da Kwamishian ’yan sanda, Zakari Biu, wanda shi ke da alhakin kula da gudnar da binciken.
Ci Gaban Labarin
Tweet
Bisa zargin watsa sakonnin ‘Jihad’
Jami’an tsaro farin kaya, wadanda aka fi sani da SSS, sun gabatar da wasu ’yan siyasa a gaban kotun Majistare da ke Yola bisa zargin watsa sakonni ta wayar salula don neman ta da ricikin addini a jihar ta Adamawa.
Ci Gaban Labarin
Tweet
Ka fito da ’yan Boko Haram da ke cikin gwamnatinka
Kungiyar Izalatul Bid’ah Wa ‘iklamatis Sunnah ta kasa, ta bukaci Shugaban kasa Goodluck Jonathan ya bayyana sunayen ’yan Boko-Haram din da suke tare da shi a cikin gwamnatinsa suke zama teburi guda suke cin abinci suke shan shayi tare. Ci Gaban Labarin
Tweet
Daga Aliyu Saleh, MSU Abuja da rahoto daga www.harkarmusulunci.org
A ranar Asabar 27 ga watan Safar, (21/1/2011) ne ’yan uwa na Resource Forum da ke Abuja suka shirya tare da gabatar da wani gagarumin taron tunawa da haihuwar Mujaddadi Shehu Usman Danfodiyo (RA) karo na hudu a babban dakin taro na masallacin kasa da ke Abuja.
Ci Gaban Labarin
Tweet
An gudanar da taron juyayin wafatin Manzon Allah (S) a Zariya
Daga www.harkarmusulunci.net da Musa Muhammad Awwal
A ranar Lahadin 28 ga watan Safar 1433, wanda kuma ya zo daidai da 22 ga watan Janairu aka gudanar da taron juyayin tunawa da rasuwar Fiyayyen halitta, Manzon Allah, Annabi Muhammadu (S) a Husaniyya Bakiyyatullah, Zariya, wanda kuma Jagoran Harkar Musulunci a Nijeriya, Sayyid Ibraheem Zakzaky ya gabatar da jawabi.
Ci Gaban Labarin
Tweet
Tambihi
Arba’in din Imam Husain (AS)Tare da Muhammad Suleiman 08029493717
Ranar Arba’in din Imam Husain (AS) rana ce wadda take da muhimmanci, musamman ga mabiya Ahlul Baiti (AS). Kuma kiyaye ranar yana daga cikin alamomin Mumini, kamar yadda haka ya zo daga Imam Hasan Al’askari (AS), inda ya ce; “Alamomin Mumini (wato dan Shi’a) guda biyar ne. 1. Yin Salla raka’a 51 ko wace rana, 2. Ziyarar Arba’in. 3. Sa zobe a dama. 4. Sa goshi a kasa (ta’afir). 5. Bayyana karatun Bismillah a Salla”.
Ci Gaban Labarin
Tweet
Hannunka mai Sanda
Zanga-zangar cire tallafin mai
Tabbatar da karin kudaden albarkatun man fetur da cire tallafin gwamnati, wani rashin imani ne gami da kokarin aiwatar da muradun Amurka da sauran kasashen Turai.
Ci Gaban Labarin
Tweet
